Wasanni
Wasanni
RFI Hausa
Hukumar CAF ta dage haramcin da ta yi na soke wasanni a filin wasa na Olembe
8 minutes Posted Jan 31, 2022 at 6:52 am.
0:00
8:54
Download MP3
Show notes
Hukumar kwallon kafar Afrika ta sanar da dage haramci da ta yi na soke wasanni a filin wasa na Olembe biyo bayan mutuwar mutane 8 da aka samu  ranar litinin 24 ga watan janairu 2022.