Wasanni
Wasanni
RFI Hausa
An bude gasar cin kofin Afrika karo na 33 a Kamaru
10 minutes Posted Jan 10, 2022 at 8:56 am.
0:00
10:03
Download MP3
Show notes
Shirin Duniyar Wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali kan gasar cin kofin Afrika da aka fara gudanarwa jiya lahadi a Kamaru, gasar a wannan karon na matsayin karo na 33 tun bayan farowa zuwa yanzu.