Tambaya da Amsa
Tambaya da Amsa
RFI Hausa
Masu Saurare na aiko da Tambayoyinsu domin neman amsa a shirin, Ana gabatar da shirin ne a karshen mako.
Shirin tambaya da amsa na wannan mako ci gaba ne kan illar cutar olsa
A yau shirin tambaya da amsa zai fara ne da ci gaban bayanin da muka faro a makon da ya gabata akan cutar gyambon ciki.
May 2
18 min
Shirin tambaya da amsa na wannan mako ya ɗora ne kan illar cutar gyambon ciki
A yau shirin tambaya da amsa zai fara ne da ci gaban bayanin da muka faro a makon da ya gabata akan cutar gyambon ciki.
Apr 25
18 min
Tambaya da Amsa: Tasirin tsibirin Kharg ga tattalin arziƙin Iran
Shirin Tambaya da Amsa tare da Nasiru Sani, bisa al'ada kan amsa dukkanin tambayoyin da masu sauraro kan aiko, kuma guda cikin tambayoyin da shirin ya amsa a yau shi ne tasirin tsibirin Kharg ga tattalin arziƙin Iran.
Apr 18
19 min
Illolin da ke tattare da makami ko makamashin Nukiliya
Shirin 'Tambaya da Amsa' kamar yadda ya saba a kowane mako, ya tuntuɓi masana a kan wasu daga cikin tambayoyin da masu sauraro suka aiko mana domin samun Ilimi a kan ƙarin bayanin da suke nema.
Apr 11
18 min
Akwai dokar da ta bai wa Amurka damar hukunta shugaban wata ƙasa?
Shirin 'Tambaya da Amsa' shiri ne da ke zuwa muku da  amsoshin wasu tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, kuma a kowane mako yake zuwa muku a daidai wannan lokaci. A yau shirin tambaya da amsa zai fara ne da bayani akan ko akwai wata doka da ta baiwa shugaban Amurka Donald Trump ikon hukunta wani shugaban ƙasa a Duniya.
Mar 7
21 min
Tarihin kafuwar Ƙungiyar Kare Hakkin Ɗan Adam ta Duniya
A cikin shirin Tambaya da Amsa daga sashen hausa na RFI,a yau shirin ya mayar da hankali ne kan tarihin kafuwar Ƙungiyar Kare Hakkin Ɗan Adam ta Duniya ta Human Rights Watch, wanda ya samo asali daga ƙoƙarin sa-ido kan yarjejeniyoyin ƙasa da ƙasa, musamman a lokacin yaƙin cacar baka.
Feb 28
19 min
Tasirin taron tattalin arziki na Davos da ya gudana a Switzerland
A cikin shirin Tambaya da Amsa daga sashen hausa na RFI,a yau shirin zai dora ne a cigaban tattaunawa a kan tasirin taron Davos wadda aka saba shekara-shekara kan duba lamuran tattalin arzikin duniya. Ga ci gaban tattaunawa tare da Dr. Kasim Garba Kurfi masanin tattalin arziki na ƙasa da ƙasa dake tarayyar Najeriya.
Jan 31
19 min
Menene yake haifar da sukar ciki ko kuma naɗewar hanji a cikin ɗan Adam
Shirin tambaya da amsa na wannan mako zai fara ne da bayani akan abinda ke haifar da sukar ciki ko kuma naɗewar hanji a cikin mutum.
Jan 24
21 min
Me ya sa darajar kuɗaɗen wasu ƙasashen larabawa su ka fi na Amurka daraja?
Shirin tambaya da amsa da ke zuwa muku da wasu amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu su ka aiko mana, mu kan mika wadanan tambayoyi ga masana domin baku amsar da ta dace................
Jan 17
20 min
Tambaya da amsa: Ko ta yaya ake gane ƙarfin tattalin arziƙin ƙasa?
Shirin Tambaya da amsa tare da Nasiru Sani a wannan makon ma bai yi ƙasa a gwiwa ba, inda ya amsa wasu daga cikin tambayoyin da masu sauraro suka aiko mana kamar yadda aka saba.
Jan 10
21 min
Load more