Kasuwanci
Kasuwanci
RFI Hausa
Matakin matatar Ɗangote ya fusata ƙungiyar dillalan man fetur a Najeriya
10 minutes Posted Jul 22, 2026 at 10:58 am.
0:00
10:12
Download MP3
Show notes
Shirin a wannan mako tare da Ahmed Abba  ya yi dubi ne kan matakin da ƙungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu a Najeriya ta sanar na dakatar da sayen mai daga matatar Dangote, sakamakon matakin da matatar ta ɗauka na fara sayar musu da man da take tacewa da dala maimakon Naira.